Akidojin Imamiyya



Abu Ja’afar (AS) “ Shin dayanku zai zo ga dan’uwansa ya sanya hannunsa a jakarsa ya dauki abin da yake so bai cire shi ba?

Sa’id: Ban san da haka ba a cikinmu.

Abu Ja’afar (AS): To Babu komai kenan.

Sa’id: To halaka ke nan.

Abu Ja’afar (AS): Mutane ba a cika hankulansa ba tukuna.

3- Muhawar Imam Sadik (A.S) da Abu Sabah Al’kinani[47].

Al’kinani: Muna shan wahalar mutane game da ku.

Abu Abdullah: Mene ne abin da kuke gamuwa da shi daga mutane?.

Al’Kinani: Magana ba ta gushewa tsakaninmu da mutun, sai ya ce: Wannan Dan Ja’afariyya ne mugu.

Abu Abdullahi: Mutane suna aibata ku da ni?.



back 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91 92 93 94 95 96 97 98 99 100 101 102 103 104 105 106 107 108 109 110 111 112 113 114 115 116 117 118 119 120 121 122 123 124 125 126 127 128 129 130 131 132 133 next