JOGARANCIN IMAM SADIK (A.S).



Du’bal yana ganin cewa duk ma masifun da suka auka wa Ahlulbaiti (a.s) ba don komai ba ne sai domin sun gaji Annabi, sai masu hadama suka yi rub da ciki kan wannan gadon kuma suka cutar da wanda shi ke da hakkin imamancin.

  Gadon Ma’aiki ya lahanta madaukaka,

Mutuwa, tsoro wawasonsu suke .

Kurayen Umayya su kira su azazzala,

Tuttudar kunci, da  masifu kansu ne.

Banu Abbasin dinu su barnata,

Ha’inci,  zalunci, halinsu ne.

Wai shi Rashidu saboda shiriya tasa

Mamun, Amin ka ga fa nasu ne.

Shiriya! Wanga bai tsare hakki ko daya.



back 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91 92 next