JOGARANCIN IMAM SADIK (A.S).



Abbasiyawa wanda  ya yi magana kan gadon baffanu, ya ce:-

Me zai hana, kai hakika hakku ne,

Rabon baffa a tattara shi wa dan diya.

Rabi daga dukiya na diyarsa ne,

Shi baffa ya tai gida ba ko daya.

Kai sakakke me ya kai ka batunta ne?

Ba don kisa ba bai ruku’i ko daya.

Du’bal yana ganin cewa duk ma masifun da suka auka wa Ahlulbaiti (a.s) ba don komai ba ne sai domin sun gaji Annabi, sai masu hadama suka yi rub da ciki kan wannan gadon kuma suka cutar da wanda shi ke da hakkin imamancin.

  Gadon Ma’aiki ya lahanta madaukaka,

Mutuwa, tsoro wawasonsu suke .



back 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91 92 next