Musulmi da Kirista



11- Aikta Zunubi

Akwai wasu masu ganin cewa aiwatar da zunubi ne da ya yi yawa yake jawo wannan lamarin, domin musulmi ba su kame kansu ba, suna haifar da 'ya'yan banza da matan wuraren ta hanyar da ta saba da addini, sai kuma su watsar su bar musu renensu!.

Sai irin wadannan 'ya'ya suka yi yawa, fasadi ya yadu, aka shagaltu da sabon Allah (s.w.t), don haka sai azabarsa ta sauka ta hanyar sallada kiristoci a kan musulmi domin su gana musu azaba!.

Wannan ra'ayi idan ya kasance haka ne, to yana bukatar sanin gaskiyar hakan tukun kafin hukunci a kai, sai dai abin da ba mai musunsa shi ne sabo yana kawo azabar Allah matuka, amma shin wane irin sabo ne? Kuma shin wannan yankin ne kawai yake da irin wannan sabon ko kuwa? Da sauran tambayoyi da sai an samu amsarsu domin yanke hukunci da karfafar wannan ra'ayin.

 

12- Gabar Kabilanci

Akwai masu ganin cewa; fadan na kabilanci sai, kuma wannan kalmar sai sai zaka ji tana yawo a kafafen watsa labarai, babu wani abu sai kalmar addini sai kabilanci wani lokaci a kara sai siyasa.

Idan wannan ra'ayi sai zama tabbatacce to yana bukatar sai san wadanne kabilu sai suke rigima a tsakaninsu tukun domin sanin mene sai asalin rigimar, shin kyamar kabila sai kawai babu wani dalili sai kawai wata kabila sai hau wata sai kisa, ko kuwa tsokana sai tsakanin kabilu yake kawo hakan, ko kuwa babu wani dalili sai dai kawai gaba maras hankali.

 

13- Rashin Adalci



back 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 next