Boyayyar Taska



Babarsa: Fadim Azzahara (A.S) ‘yar Manzon Allah (S.A.W).

Alkunyarsa: Abu Muhammad.

Lakabinsa: Attakiyyi, Azzakiyyi, Assibd, Addayyib, Assayyid, Alwaliyyi.

Tarihin haihuwarsa: 15 Ramadan 3 H. a mash’huri, a wata ruwaya an ce shekara ta 2.

Inda aka haife shi: Madina.

Yakokinsa: Ya yi tarayya a duk yakokin da aka yi wajan bude kasashen Afrika da kasashen Farisa tsakanin shekara ta 25 zuwa ta 30, ya kuma yi tarayya a duk yakokin da babansa ya yi na Jamal da Siffaini da Nahrawan.

Matansa: 1-Ummu Bashir ‘yar Mas’ud Khazrajiyya 2-Khaulatu ‘yar Manzur Alfazariyya 3-Ummu Ishak ‘yar Dalha Attaimi 4-Ja’ada ‘yar Ash’as.

‘Ya’yansa: 1-Zaid 2-Al-Hasan 3-Amru 4-Al-Kasim 5-Abdullah 6-Abdurrahman 7-Al-husaini 8-Dalhat 9-Ummul Hasan 10-Ummul Husaini 11-Fadimatu ‘yar Ummu Ishak 12-Ummu Abdullah 13-Fadima 14-Ummu Salama 15-Rukayya.

Tambarin hatiminsa: Al-Izzatu lil-Lahi Wahdah.

Tsawon rayuwarsa: Shekara 47.



back 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 next