Halayen Imam Sajjad (a.s)



1. Saboda ita addu’a ce, addu’a kuwa tana daga cikin mustahabbai mafi muhimmanci na Musulunci.

2. Daukan ta a matsayin abin dogaro (da ake komawa gare shi) a cikin ilimomin harshen larabci da adabobinsa.

3. Daukan ta a matsayin abin dogaro (da ake komawa gare shi) a cikin Ilimomin akidar Musulunci.

4. Daukan ta a matsayin madogara (da ake komawa gare ta) a cikin Ilimin akhlak.

5. Daukan ta a matsayin madogara (da ake komawa gare ta) a cikin wasu Ilimomi

Assahifa Assajjadiyya ta kunshi addu’o'i guda (54), Kuma daga cikin addu’o'inta masu Kayatarwa akwai: Du’a'u makarimul akhlak, da addu’ar Imam ga Ahlussugur, da addu’arsa a lokacin Asuba da Yammaci.

Risalatul hukuk: Ita dai wani tari ne daga koyarwar Imam Ali dan Husain (a.s), Tana kunshe da hakkokin dan Adam daban-daban. Risalatul Hukuk tana kunshe ne da hakkoki guda hamsin na Imam Ali Sajjad dan Husain (a.s), ya sanya mata koyarwarsa ta Musulunci a ciki:

1. Hakkokin Allah madaukaki, 2. Hakkokin Mutum guda daya, 3. Hakkokin Iyali, 4. Hakkokin Jama'a, 5. Hakkokin Daula.

Hafiz Muhammad Sa'id

hfazah@yahoo.com

www.hikima.org

Saturday, July 31, 2010


[1] - Babul Ikbal aladdu’a daga kitabuddu’a na littafin Usulul Kafi daga Imam Sadik (a.s).

[2] - Tuhaful Ukul: sh, 66.

[3] Ali imrana; aya: 134.

[4] A'alamul wara; shafi: 216.



back 1 2 3 4 5 6 7 8 9