Bincike Kan Addini



hfazah@yahoo.com

Tuesday, April 13, 2010



[1] Nahal: 53.

[2] Tauba: 23.

[3] Fatiha: 3

[4] Almunjidul abjadi: 454.

[5] Durusun fil akida, Yazdi, J 1, shafi: 25.

[6] Muhadharatun fil ilahiyyat, Subhani, shafi: 13 – 14.

[7] A’arafi: 179.

[8] Ali Imarana: 19.

[9] Albabul hadi ash’ra: 2. Da kuma, Aka’idul islam: 1/182.

[10] Ali Imrana: 85.

[11] Ulumul kur’an, durusun manhajiyya: 31.

[12]- Fadinsa madakaki: “Kuma lalle mun rubuta a littafi bayan ambato cewa duniya bayina salihai ne zasu gaje ta, lalle a cikin wannan akwai isarwa ga mutane masu ibada”. Surar Anbiya’i: 105-106. Hadisai kuwa sun zo da silsila daban-daban har zuwa kan Manzo (S.A.W.) da kuma Imamai (a.s) cewa: Mahadi (a.s) daga ‘ya’yan Fadima (a.s) zai bayyana a karshen zamani domin ya cika duniya da adalci bayan an cika ta da zalunci.



back 1 2 3 4 5 6