DU'A'UL KUMAIL



ya man ismuhu dawa'un, wa zikrihu shifa'un, wa da'atuhu ginan

Ya wanda sunanSa magani ne, kuma zikirinSa waraka ne kuma biyayya gare Shi wadata ce,

ارْحَمْ مَنْ رَأسُ مَالِهِ الرَّجاءُ وَسِلاحُهُ البُكاءُ

irham man ra'asu malihir Raja'u, wa silahuhul buka'u,

Ka yi jin kai ga wanda uwar - kudinsa shi ne sa tsammani, makaminsa kuma shi ne kuka.

يا سابِغَ النِّعَمِ يا دافِعَ النِّقَمِ يا نُورَ المُستَوحِشِينَ في الظُّلَمِ

Ya sabigan ni'am, ya dafi'an nikam, Ya nural mustauhishina fiz zulami,

Ya mai kwarara ni'ima, Ya mai kore wahalbalu Ya hasken masu kewa a cikin duffai,

يا عَالِماً لا يُعَلَّمْ صَلِّ على مُحَمَّدٍ وآلِ مُحَمَّدٍ وافْعَلْ بِي ما أنْتَ أهْلُهُ

Ya Aliman la yu'allam, salli ala Muhammadin wa ali Muhammadin, waf'al biy ma anta ahluhu,

Ya masani wanda ba a sanar da shi, Ka yi dadin tsira ga Muhammadu da zuriyarsa Ka aikata abinda yake kai ma'abucinSa ne da ni,

وَصَلَّى اللَّهُ على رَسُولِهِ والأئِمَّةِ المَيَامِينَ مِنْ آلِهِ وَسَلَّمَ تَسْليماً كَثيراً

Wa sallallahu ala Rasulihi wal a'immatil mayamina min alihi wa sallama tasliman kathiran.

Kuma Allah Ya yi dadin tsira ga Manzonsa, da Imamai masu daraja daga Zuriyarsa kuma Ya ba su aminci, aminci mai yawa.

 



back 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40