DU'A'UL KUMAIL



وأنْتَ جَلَّ ثَناؤُكَ قُلْتَ مَبْتَدِءاً وتَطَوَّلْتَ بالإنْعامِ مُتَكَرِّماً

wa anta jalla thana'uka kulta mubtadi'an, wa tadawwalta bil'inami mutakarriman,

Kuma yabonKa ya daukaka Ka fada tun da farko, kuma Ka yawaita ni'ima da karimci

أفَمَنْ كَانَ مُؤْمِناً كَمَنْ كَانَ فاسِقاً لا يَسْتَوونَ

afa man kana muminan kaman kana fasikan la yastawun.

Ashe wanda yake mumini zai zamanto kamar wanda yake fasiki? Sam ba za su zama daya ba,

إلهي وَسَيِّدي فَأسْألُكَ بالقُدْرَةِ الَّتي قَدَّرْتَها

Ilahiy wa sayyidiy, fa'as'aluka bil kudratil latiy kaddartaha,

Ya Ubangijina Ya Shugabana, don haka ina rokon Ka da kudurarKa, wadda Ka kaddara kome da ita,

وبالقَضِيَّةِ الَّتي حَتَمْتَها وَحَكَمْتَها وَغَلَبْتَ مَنْ عَلَيهِ أجْرَيْتَها



back 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 next