DU'A'UL KUMAIL



Ka sanya harcena ya zama tare da zikirinKa, zuciyata duka ta dulmuye da soyayyarKa,

وَمُنَّ عَلَيَّ بِحُسْنِ إجابَتِكَ وأقِلْنِي عَثْرَتي واغْفِرْ لِي زَلَّتي

wa munna alayya bihusni ijabatika, wa akilni athratiy, wagfir liy zallatiy,

Ka yi mini baiwa da kyakkyawar amsawarKa, Ka share mini tubatubaina, Ka gafarta tabewata,

فإنَّكَ قَضَيْتَ على عِبادِكَ بِعِبادَتِكَ وأمَرْتَهُمْ بِدُعائِكَ وَضَمِنْتَ لَهُمُ الإجابَةَ

fa'innaka kadhayta ala ibadika bi ibadatika, wa amartahum bi du'a'ika, wa dhaminta lahumul ijabata,

Domin Kai Kai ne ka yi hukunci ga bayinKa da ibadarka kuma Ka umarce su da addu'a rKa,

فَإلَيْكَ يا رَبِّ نَصَبْتُ وَجْهِي وَإلَيْكَ يا رَبِّ مَدَدْتُ يَدِي

fa ilaika ya Rabbi nasabtu wajhiy, wa ilaika ya Rabbi madadtu yadiy,

Don haka gareKa ya Ubangiji nake juya fuskata, kuma gare Ka nake mika hannuna,



back 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 next