Bada'i(Canjawa)



[17] - Arrahman: 29.

[18] - Azzari’a: 3\51-53.

[19] - Biharul Anwar: 4\129-130.

[20] - Usulul Kafi: 1\146. Kitabut Tauhid, Babin Bada.

[21] - Usulul Kafi: 1\146. Kitabut Tauhid, Babin Bada.

[22] - Usulul Kafi: 1\147. Kitabut Tauhid, Babin Bada.

[23] - Dubba kissar Annabi Yunus (A.S) da mutanensa wanda ya bar gari yana mai yakini cewa sun halaka bisa sunnar Allah. Hafiz Muhammad.

[24] - Aka’idul Imamiyya: 45.

[25] - Aka’idul Imamiyya: 46.

[26] - Ma’ida: 64.

[27] - Ma’anar hannayen Allah abin yi wa kukumi ne: Baya iya canja wani abu da ya hukunta ba yadda zai yi, wannan kuma shi ne ainihin iyakance iko da kudura na Allah. Ba kamar yadda wasu suka dauka ma’anarta tana nufi rowa ba domin ba wanda ya fi imam Ali (A.S) da Ahlin gidansa sanin ma’anar kur’ani. Kalmar infaki a ayar ba ta zo ba ne a matsayin karina da take nuna ma’anar ciyarwa sai dai ita tana nufin ma’ana mai fadi ta ayyukansa da ba su da iyaka. Ayoyin da suke magana a kan maudu’in da suka biyo bayan ayar suna nuna haka a fili da cewa; da sun yi aiki na gari da Allah ya canja hukuncinsa akansu. Hafiz Muhammad Sa’id.

 



back 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10