Hadisan manzo (SAW)



Manzon Allah (S.A.W) ya ce : Ni inayin raha amma ba na fadasai gaskiya.

قال رسول الله صلّى الله عليه و آله: النَّظَرُ سَهمٌ مَسمومٌ مِن سِهامِ إبليسَ فَمَن تَرَكَها خَوفاً مِنَ اللهِ أعطاهُ إيماناً يَجِدُ حَلاوَتَهُ في قَلبِهِ .

Manzon Allah (S.A.W) ya ce : Kallo (zuwa gaharam) kibiya ce daga kibiyoyin Iblis duk wanda yabar shi saboda jin tsoron Allah, zai ba shi imanin dazai ji dadinsaa zuciyarsa. 

قال رسول الله صلّى الله عليه و آله: إنَّ اللهَ تَعالىيُحِبُّ الشّابَّ التّائِبَ .

Manzon Allah (S.A.W) ya ce : Allah yanason saurayi mai tuba.

قال رسول الله صلّى الله عليه و آله: اِعمَل لِدُنياكَ كَأنَّكَ تَعيشُ أبَداً ، وَاعمَل لِآخِرَتِكَ كَأَنَّكَ تَموتُ غَداً.

Manzon Allah (S.A.W) ya ce : Ka yi aiki don duniyarka kamar ka rayu harabada, ka yi aiki don lahirarka kamar ka mutu gobe.

قال رسول الله (ص) : خير لهو المؤمن السباحة ، وخير لهو المرأَة المغزل

Manzon Allah (S.A.W) ya ce : Mafificin wasan mumini shi ne iyoa ruwa, mafificin wasan mace shi ne saka.

 



back 1 2 3 4