Hadisan ma'asumai



قال الامام على عليه السّلام: لا يُسلَمُ لَكَ قَلبُكَ حَتّى تُحِبَّ لِلمُؤمِنينَ ما تُحِبُّ لِنَفسِكَ .

Imam Ali (AS) ya ce: Zuciyarka ba zata kubuta bahar sai ka so wa muminiabinda kake so wa kanka.

 

قال الامام الكاظم عليه السّلام: مَنِ اقتَصَدَ وقَنَعَ بَقِيَت عَلَيهِ النِّعمَةُ ، ومَن بَذَّرَ وأسرَفَ زالَت عَنهُ النِّعمَةُ .

Imam Al-Kazim(AS) ya ce:  Wanda yayi tattali ya yi wadatarzuci ni’ima zata wanzu gareshi, amma wandaya yi barnaya yi almubazzarancini’ima zata gushe daga gareshi.

قال الامام على عليه السّلام: زَكاةُ الجَمالِ العَفافُ

Imam Ali (AS) ya ce: Zakkar kyau kamewa.

قال الامام على عليه السّلام: خَيرُ العُلومِ ما أصلَحَكَ .

Imam Ali (AS) ya ce: Mafificin ilimi wanda yagyara ka (ya shiryar da kai)

قال الامام على عليه السّلام: مَن كَثُرَ ضِحكُهُ ذَهَبَت هَيبَتُهُ .



back 1 2 3 4 5 next